BREAKING: Hajji 2025: Gwamnatin Tinubu Ta Yi Bayani kan Zargin Hana Ƴan Najeriya Shiga Saudiyya

Ma’aikatar Harkokin Waje ta Najeriya ta musata raɗe-raɗin da ke yawo cewa an hana ƴan Najeriya shiga Saudiyya ana dab da fara tafiya hajjiMinistan harkokin waje, Yusuf Tuggar ya musanta jita-jitar, yana mai cewa Saudiyya ba ta hana ƴan Najeriya shiga kasar baYa bukaci ƴan Najeriya…

Hajji 2025: Gwamnatin Tinubu Ta Yi Bayani kan Zargin Hana Ƴan Najeriya Shiga Saudiyya …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment