BREAKING: Newcastle Na Gab Da Samun Gurbi A Gasar Zakarun Turai

Newcastle ta lallasa Leicester da ci 3-0 a ranar Litinin a gasar Firimiya Lig ta Kasar Ingila, wasan wanda ya kasance na 8 a jere da Leicester City ta buga ba tareda jefa kwallo a raga ba, Newcastle da Eddie Howe ke jagoranta na fatan ganin sun samu gurbi a gasar Zakarun Turai na…

Newcastle Na Gab Da Samun Gurbi A Gasar Zakarun Turai …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment