BREAKING: Yadda Rikkakken Dan Bindiga Ke Bautar da Jama’a, Ya Yi Musu Barazana Kan Noma

Anka, Zamfara – Wani hatsabibin dan bindiga ya addabi wasu yankuna a jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya.

Dan ta’addan da ake kira Kachalla Jiji Dan Auta ya kakabawa mutanen wasu kauyuka uku aikin bauta a karamar hukumar Anka da ke jihar.

Dan bindiga na bautar da mazauna Anka a gona a…

Yadda Rikkakken Dan Bindiga Ke Bautar da Jama’a, Ya Yi Musu Barazana Kan Noma …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment