BREAKING: ‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga, Sun Ceto Ɗalibai 2 A Nasarawa

‘Yansanda a Jihar Nasarawa, sun kama wani da ake zargi da garkuwa da mutane tare da ceto wasu ɗalibai biyu da aka sace a jihar.

An kama wanda ake zargin ne bayan da aka samu kiran gaggawa a ranar Lahadi cewa wasu masu garkuwa da mutane sun kai hari yankin.

Kwamishinan ‘yansandan…

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga, Sun Ceto Ɗalibai 2 A Nasarawa …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment