Muna Ganin Ribar Kin Yin Sulhu Da ‘Yan bindiga – Gwamna Dauda Lawal

Washington D.C. — 

Gwamnanatin jihar Zamfara ta ce kwalliya na biyan kudin sabulu a matakin da ta dauka na kin yin sulhu da barayin daji.

Gwamnan jihar Dauda Lawal ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito yayin da ya karbi bakuncin Babban Hafsan Sojin…

Muna Ganin Ribar Kin Yin Sulhu Da ‘Yan bindiga – Gwamna Dauda Lawal …C0NTINUE READING >>>>

Leave a Comment