Tinubu Ya Nada Ogunjimi A Matsayin Babban Akanta Na Tarayyar Najeriya
washington dc — Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya nada Shamsedeen Ogunjimi a matsayin sabon babban akanta na tarayyar kasar bayan wani tsarin zabe mai tsauri. Sanarwar da mashawarcin shugaban kasar na musamman akan harkokin yada labarai da tsare-tsare, Bayo Onanuga, yace nadin da aka amince… Tinubu Ya Nada Ogunjimi A Matsayin Babban Akanta Na Tarayyar … Read more