Muna Ganin Ribar Kin Yin Sulhu Da ‘Yan bindiga – Gwamna Dauda Lawal

Muna Ganin Ribar Kin Yin Sulhu Da ‘Yan bindiga – Gwamna Dauda Lawal

Washington D.C. —  Gwamnanatin jihar Zamfara ta ce kwalliya na biyan kudin sabulu a matakin da ta dauka na kin yin sulhu da barayin daji. Gwamnan jihar Dauda Lawal ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito yayin da ya karbi bakuncin Babban Hafsan Sojin… Muna Ganin Ribar Kin … Read more